Taba Ka Lashe: 30.08.2017
September 2, 2017Talla
Tun shekaru shida ke nan a jere kasar Portugal ke samun yawan maziyarta da hakan ke ba ta mukadan kudaden shiga da take nema don shawo kan matsalar tattali arzikinda take fuskanta. Sai dai a babban birnin kasar wato Lisbo, mazauna sun fara jin radadin kwararar ta 'yan yawon bude ido, da ke haddasa tashin kudi haya.