Taron mai taken "Adabin Hausa a karni na 21" ya gudana a birnin Kano da ke arewacin Najeriya.
https://p.dw.com/p/1IvgF
Talla
Marubuta harshen Hausa na Najeriya da kuma wajen kasar ne suka hallara domin yin nazari kan tarin matsalolin da suke jawo wa sana'ar rubutun harshen Hausa tarnaki duk da cigaban da take samu.