1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taba Ka Lashe: 25.+26.05.2016

May 27, 2016

Taron mai taken "Adabin Hausa a karni na 21" ya gudana a birnin Kano da ke arewacin Najeriya.

https://p.dw.com/p/1IvgF

Marubuta harshen Hausa na Najeriya da kuma wajen kasar ne suka hallara domin yin nazari kan tarin matsalolin da suke jawo wa sana'ar rubutun harshen Hausa tarnaki duk da cigaban da take samu.