Taba Ka Lashe: 24.01.2018
January 26, 2018Talla
Shi dai Abubakar Adam Ibrahim an haifeshi ne a shekarar 1979 a garin Jos da ke arewa maso tsakiyar Najeriya, marubuci ne na gajajjerun labarai, amma ya fara samun shahara a duniya bayan wani cikakken littafinsa na farko da ya wallafa a 2016 mai suna "Season of Crimeson Blossoms", wanda kuma ya samu lambar yabo ta marubuta adabi a Najeriya a 2016.