1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taba Ka Lashe: 08.02.2017

Mohammad Nasiru Awal
February 10, 2017

Wasannin motsa jiki tsakanin matasa Musulmi da Kirista da masu bin addinan gargajiya a wani mataki na karfafa zamantakewa tsakanin al'umma.

https://p.dw.com/p/2XM9I

Malaman addinai da kungiyoyin farar hula da ke fafutukar tabbatar da zaman lafiya a Najeriya na ci gaba da shirya wasannin motsa jiki tsakanin matasa Musulmi da Kirista da masu bin addinan gargajiya a wani mataki na karfafa zamantakewa tsakanin al'umma. A Kaduna da ka arewacin Najeriya an shirya irin wannan wasan motsa jiki don kara fahimtar juna tsakanin al'ummar wannan jiha da ta yi suna wajen fama da tashe tashen hankula masu nasaba da addini.