A ƙoƙarinsu na bunƙasa koysan harshen Fulatanci a Najeriya, an ƙaddamar da wani littafin koyan wannan harshe daek zama ɗaya daga cikin fitattun harsuna a yankin Afirka Ta Yamma. Wannan harshen kuma na daga cikin waɗanda ke fuskantar barazanar ɓacewa.