1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Siyasar Burundi ta fiskanci koma baya

Pinado Abdu WabaNovember 12, 2015

Tun bayan da aka fara batun zabe ake samun matsala a Burundi, yanzu watanni bayan zaben ma babu kwanciyar hankali saboda barazanra barkewar rikici.

https://p.dw.com/p/1H4hk
Burundi Gewalt in Bujumbura
Hoto: picture-alliance/AP Photo/J. Delay

Tun da ya dawo kan mulki, Nkurunziza yake ta yada manufofi masu tsauri da nufin murkushe adawa, na baya-bayan nan kama fararen hula musamman wadanda ke dauke da makamai. Mun yi muku tanadin rahotannin Burundi a kasa