1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shugaban Najeriya ya rantsar da ministocin gwamnatinsa

November 11, 2015

A wani matakin kama hanyar gina ginshikan cikon alkawarin sauyi, shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya rantsar da jerin ministocin da ke zaman manyan limaman sauyi na gwamnatinsa.

https://p.dw.com/p/1H4CM