1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

A cikin shirin na wannan yammaci za ku ji cewar

Zulaiha Abubakar
February 6, 2018

Daruruwan mazauna Juba, babban birnin Sudan ta Kudu sun gudanar da zanga zanga a yau, domin nuna adawa da takunkumin hana sayar wa kasar makamai da Amirka ta yi a makon da ya gabata,dai dai lokacin da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya umurci jami'an tsaro a Najeriya da su hukunta duk  wanda suka tarar yana mallake da makamai ba bisa ka'ida ba.

https://p.dw.com/p/2sDI2