SiyasaShirin yamma na DW na 19.01.2018To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaSalissou Boukari01/19/2018January 19, 2018A cikin shirin za a ji cewa wasu mutane da ake kyautata zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne sun hallaka mutane biyar a garin Kaya da ke yankin Madagali a jihar Adamawa Arewa maso gabashin Tarayyar Najeriya.https://p.dw.com/p/2rBfWTalla