SiyasaShirin yamma na DW 08.09.2017To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaYusuf Bala Nayaya09/08/2017September 8, 2017A cikin shirin za a ji cewar kungiyar likitoci ta Medicins Sans Frontiere ta bayyana kokarin da Kungiyar Tarayar Turai ke yi na dakile hanyoyin da bakin haure ke bi ta Libya zuwa kasar Italiya da cewa rashin imani ne.https://p.dw.com/p/2jcO9Talla