SiyasaShirin Yamma na 28:10:2017To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaRamatu Garba Baba10/28/2017October 28, 2017A cikin shirin za a ji cewa mutum 28 sun mutu a wani hadarin mota da ya auku a birnin Dosso na jamhuriyar Nijar da kuma halin da ake ciki a kasar Spaniya bayan sanarwar karbe madafun ikon da gwamnatin ta yi a yankin Kataloniya.https://p.dw.com/p/2mgVbTalla