SiyasaShirin Yamma na 18.02.2018To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaRamatu Garba Baba02/18/2018February 18, 2018A cikin shirin za a ji cewa, a Najeriya hukumomi sun sanar da sakin wasu mutane 475 da aka kama bisa zarginsu da zama mambobin kungiyar Boko Haram bayan da aka gagara samun shaidu da za su tabbatar da zargin da ake musu.https://p.dw.com/p/2stwjTalla