1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 23.02.2018

February 23, 2018

Cikin shirin za a ji cewa gwamnonin jam'iyyar APC a Najeriya sun yi kiran shugaba Muhammadu Buhari da ya fito ya sake tsayawa takara a babban zaben kasar dake tafe. A wannan Juma'arce aka kammala wani taron yini biyu na tuntumbar juna kan shirye-shiryen shinfida kasuwar bai daya, a nahiyar Afirka.

https://p.dw.com/p/2tFfM