SiyasaShirin Yamma, 21.08.2017To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaRamatu Garba Baba08/21/2017August 21, 2017Cikin shirin za a ji cewa a Najeriya bayan komawar shugaban kasar Muhammadu Buhari gida wani abin da ke zukatan mafi yawan ‘yan kasar shi ne kalubalen da ke fuskantar shugaban da ma kasar a yanzu da dubarun da suka kamata ya bi don bullo masu.https://p.dw.com/p/2ibkoTalla