1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma: 06.09.2023

September 6, 2023

ECOWAS ta ce ba za ta amince a yi mulkin rikon kwarya irin na Mali da Burkina Faso da Gine a Nijar ba, Kazamin fada ya barke tsakanin mayaka masu samun goyon bayan Turkiyya da dakarun Kurdawa a Siriya.

https://p.dw.com/p/4W2Kh