1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe: 19.01.2017

Mohammad Nasiru Awal
January 19, 2017

Ana ci gaba da kokarin warware rikicin Gambiya a diplomasiyance bayan cikar wa'adin mulkin Shugaba Jammeh. Gwamnatin Najeriya ta bada umurnin fara gudanar da binciken kan jefa bam bisa kuskure a kan sansanin 'yan gudun hijira na Rann da ke Borno.

https://p.dw.com/p/2W1l1