SiyasaShirin Safe, 16.11.2017To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMuntaqa Ahiwa11/16/2017November 16, 2017Cikin shirin za a ji Kungiyar GIZ ta Jamus, ta shirya da taro tsakanin masu kula da yin takardun haihuwa don taimaka wa mutanen karkarar jihar Dosso a Nijar, saboda kowane dan kasa ya samu takardar haihuwa da kuma katin zama dan kasa, a kyauta.https://p.dw.com/p/2njJ8Talla