1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin rana na DW na 29.06.2017

Gazali Abdou Tasawa
June 29, 2017

Wani kudurin da ke gaban majalisar wakilan Najeriya ya tanadi yafe wa mutanen da suka saci kudin kasa laifinsu muddin suka dawo da shi. Sai dai wannan mataki na shan suka duk da kudin da zai shigar aljuhun gwamnati.

https://p.dw.com/p/2fdql