A cikin shirin za a ji yadda a ke ci gaba da takaddama tsakanin 'yan majalisa da bangaren zartarwa a Najeriya kan batun ranar da za a yi zaben 'yan majalisa a kasar. A cikin daren jiya Laraba ne a ka samu cimma daidaito a tsakanin gwamnatin kasar Chadi da kungiyoyin fararan hula.