1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana na 22.02.2018

Ramatu Garba Baba
February 22, 2018

A cikin shirin za a ji cewa, a Najeriya, gwamnatin jihar Yobe ta fito fili ta bayyana wa 'iyayen 'yan matan makarantar sakandaren garin Dapchi da aka sace cewar ba a kubutar da su ba, batun da ke cin karo da juna tun bayan da 'yan Boko Haram suka yi awon gaba da 'yan matan.

https://p.dw.com/p/2tAim