A cikin shirin za a ji cewa a Najeriya, shugabanin al'ummomi a jihar Nasarawa sun yi wata ganawa da wakilan jihohin Benue da Taraba da nufin wanzar da zaman lafiya biyo bayan kwararar 'yan gudun hijirar masu gujewa tashin hankali a sanadiyar rikicin manoma da makiyaya a jihar ta Benue.