1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana, 21.08.2017

August 21, 2017

A cikin shirin za a ji martanin matsasn arewacin Najeriya kan jawabin da shugaban kasar ya yi da ya jaddada cewa batun hadin kasa ba abu ne da za a yi tababa a kansa ba, abin da kai tsaye ya nuna matsayin gwamnati a kan masu kiraye-kiraye a raba kasar.

https://p.dw.com/p/2iZuG