A shirinmu na ciniki da masana'antu na wannan mako wanda Abdullahi Tanko Bala zai jagoranta a ranaku Talata da Asabar za a ji cewar tun bayan rufe filin jirgin saman Abuja domin gyara da kuma mayar da sufurin jiragen zuwa Kaduna harkokin kasuwanci suka bude a birnin inda yan kasuwa kama daga kanana da matsakaita kowa ke hamdala.