A cikin shirin bayan labaran duniya za'a ji cewa a Najeriya dangantaka na kara tabarbarewa tsakanin fadar shugaban kasar da bangaren majalisar dattijai.
https://p.dw.com/p/2aHWx
Talla
Yayin da a jamhuriyar Nijer kuma, hadakar kugiyoyin kwadago kasar suka koka da yadda suka ce gwamanti na kokarin yin kafar ungulu ga bukatunsu