1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW na (25-02-17)

February 25, 2017

Wani harin kunar bakin wake da aka kai a cibiyar tsaro ta soja da ke birnin Homs a Siriya, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 42 daga cikinsu har da shugaban ma'aikatar tsaron Hassan Daaboul.

https://p.dw.com/p/2YFnz