SiyasaSaurari shirin rana na DW na 22-09-17To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane09/22/2017September 22, 2017A ranar Lahadi ce Jamusawa ke zaben 'yan majalisar dokoki na tarayya ta Bundestag. Duk da cewa jam'iyyar Angela Merkel za ta iya samun rinjaye, amma jam'iyyar AfD mai kyamar baki za ta iya samun wakilci a majalisar.https://p.dw.com/p/2kYPZTalla