1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW na 13-07-17

Abdourahamane Hassane
July 13, 2017

Tarrayar Najeriya da kamaru sun sake fadawa cikin dambarwar dipolomasiya sakamakon ikirarin cin zarafin 'yan Najeriya a yankin Bakassi tare da wulakanta 'yan gudun hijira da Boko Haram ta raba da matsugunansu.

https://p.dw.com/p/2gUGO