SiyasaSaurari shirin rana na 29.11.2017To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdullahi Tanko Bala11/29/2017November 29, 2017A cikin shirin bayan an sha labarun duniya za ku ji cewa a wannan rana ta Laraba ce ake soma taron shugabannin kasashen Afirka da Tarayyar Turai wanda zai gudana a birnin Abidjan na kasar Cote d'Ivoire.https://p.dw.com/p/2oUyDTalla