1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na 29.03.2018

Ahmed Salisu
March 29, 2018

A cikin shirin za a ji fargabar rashin tsaro ta sanya mazauna karamar hukumar Anka da ke Jihar Zamfarar Najeriya gaza binne wasu mutane 33 da mahara suka hallaka a wata makabarta. A Jamhuriyar Nijar kungiyoyin fararen hula sun ce babu gudu ba ja da baya game da fafutukar da suke yi,

https://p.dw.com/p/2vDl4