SiyasaSaurari shirin rana na 29.03.2017To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasa03/29/2017March 29, 2017A cikin shirin za a ji cewa majalisar hadin kan Turai ta tabbatar da karbar takardar Birtaniya, ta shirin ficewa daga kungiyar tarayyar Turai. Za a ji yadda jama'a ke ganin matakin na Birtaniya.https://p.dw.com/p/2aGDWTalla