1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na 24.05.2018

Abdullahi Tanko Bala
May 24, 2018

A cikin shirin za a ji kungiyar kare hakkin dan Adam Amnesty International a wani sabon rahoto da ta fitar, ta zargi sojojin Najeriya da cin zarafin da azabtar da matan da suka gujewa rikicin Boko Haram da kuma ke zaune a sansanin yan gudun hijira ta hanyar yi musu fyade.

https://p.dw.com/p/2yHey