A Ghana, alkaluman farko da hukumar zaben kasar ta wallafa sun nunar da cewar akwai yiwuwar gudanar da zagaye na biyu na zaben shugaban kasa
https://p.dw.com/p/2TzG5
Talla
Ita dai hukumar zaben ta kwashe sao'i kafin ta fara bayyana alkaluman farko, lamarin da ya sa manyan jam’iyyun kasar yin gaban kansu ta hanyar shirya tarurrukan manema labarai domin fadan albarkacin bakunansu