1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin DW na safe na 22-06-17

Abdourahamane Hassane
June 22, 2017

Rundunar sojojin Iraki ta sanar da cewar Kungiyar IS ta ragargaza masallacin Al-Nuri na garin Mosul, inda jagoran kungiyar Abu Bakr al Baghdadi ya ikirarin kafa Daula a shekara ta 2014.

https://p.dw.com/p/2f98i