1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin DW na rana na 11-02-2016

Ahmed SalisuFebruary 11, 2016

A cikin shirin za ku ji cewa kungiyoyin kare hakkin dan Adam sun koka kan tauye hakkin jama'a da ke bazuwa kamar wutar daji a Burundi musamman kan halin da wata mata mai suna Marie Claudette Kwisera da aka kama ke ciki

https://p.dw.com/p/1Hu7S