1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Pretoria: An tiso keyar 'yan Najeriya

March 1, 2017

Alamun kara ta'azzarar rikicin da ke a tsakanin kasashen Najeriya da kasar Afirka ta Kudu, akalla 'ya'yan tarrayar Najeriya 97 ne dai kasar ta Afirka ta Kudu ta sallamo zuwa gida.

https://p.dw.com/p/2YUIi