SiyasaPretoria: An tiso keyar 'yan NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUbale Musa03/01/2017March 1, 2017Alamun kara ta'azzarar rikicin da ke a tsakanin kasashen Najeriya da kasar Afirka ta Kudu, akalla 'ya'yan tarrayar Najeriya 97 ne dai kasar ta Afirka ta Kudu ta sallamo zuwa gida.https://p.dw.com/p/2YUIiTalla