SiyasaNijar:Jam'iyyar MNRD ta raba gari da MNSD NasaraTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasa03/28/2017March 28, 2017Jam'iyyar MNRD Hankuri ta tsohon shugaban Nijar Mahaman Ousman kana tsohon kakakin majalisar dokoki wacce ke da wakilai a majalisar dokoki a yanzu ta daina yin kawance da jam'iyyar MNSD Nasara.https://p.dw.com/p/2a94TTalla