SiyasaNijar: Za a sake kai Adamou Djibou kotuTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMahaman Kanta05/26/2017May 26, 2017Kotu a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar ta dage bada sakamakon shari'ar Adamu Jibo Ali na kawancen jam'iyun adawa zuwa ranar Litinin mai zuwa. Shugabannin 'yan siyasa da magoya bayansu dai sun ce ana yi wa 'yan adawa bita da kulli ne.https://p.dw.com/p/2de3ITalla