1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Tsawaita majalisun kananan hukumomi

Abdoulaye Mamane Amadou | Salissou Boukari
February 19, 2018

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta dauki matakin tsawaitawa tare da rusa wasu majalisun kananan hukumomi na kasar da kuma tsige wani shugaban karamar hukuma bisa zargin almundahana da dukiyar kasa.

https://p.dw.com/p/2svuU