1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Neman shawo kan rikicin addinai a kasashen ECOWAS

Kanta (HON) InternetNovember 23, 2016

Taron neman magance rikicin addinai a cikin kasashen ECOWAS na birnin Yamai ya fitar da shawarwari na matakan rigakafin hana barkewar irin wadannan rigingimu masu haddasa asarar rayukan al'umma da dukiyoyi.

https://p.dw.com/p/2T8nF