SiyasaNeman shawo kan rikicin addinai a kasashen ECOWAS To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaKanta (HON) Internet11/23/2016November 23, 2016Taron neman magance rikicin addinai a cikin kasashen ECOWAS na birnin Yamai ya fitar da shawarwari na matakan rigakafin hana barkewar irin wadannan rigingimu masu haddasa asarar rayukan al'umma da dukiyoyi.https://p.dw.com/p/2T8nFTalla