1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya za ta kare guraben aiki ga 'yan kasa

Salissou Boukari
February 6, 2018

A mataki na samar da karin ayyukan yi a Najeriya Shugaba Muhammadu Buhari ya ba da umurni na musamman a kan cewa kada a dauki baki ga duk aikin da ‘yan Najeriya za su iya yi a kasar.

https://p.dw.com/p/2sCnm