SiyasaNajeriya za ta kare guraben aiki ga 'yan kasaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaSalissou Boukari02/06/2018February 6, 2018A mataki na samar da karin ayyukan yi a Najeriya Shugaba Muhammadu Buhari ya ba da umurni na musamman a kan cewa kada a dauki baki ga duk aikin da ‘yan Najeriya za su iya yi a kasar.https://p.dw.com/p/2sCnmTalla