Gwamnatin Najeriya ta nuna alamun kyautatuwar alkaluman tattalin arziki a daidai lokacin da talakawa ke kokawa kan tsadar rayuwa. Wasu daga cikin ‘yan kasauwa sun fara gani a kasa a ‘yan kwanankin da ake ciki. sai dai akwai bukatar gwamnatin ta ja damara don bunkasar ta dore.