SiyasaNajeriya: Sojoji za su sake komawa fagen famaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane07/28/2017July 28, 2017Gwamnatin Najeriya ta yanke shawarar mai da cibiyar yaki da kungiyar Boko Haram a Maiduguri fadar gwamnatin Jihar Borno domin kawo karshen hare-haren da kungiyar ke kai wa.https://p.dw.com/p/2hKbETalla