1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Sojoji za su sake komawa fagen fama

Abdourahamane Hassane
July 28, 2017

Gwamnatin Najeriya ta yanke shawarar mai da cibiyar yaki da kungiyar Boko Haram a Maiduguri fadar gwamnatin Jihar Borno domin kawo karshen hare-haren da kungiyar ke kai wa.

https://p.dw.com/p/2hKbE