1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Muhawara kan yarjejeniyar cinikayya ta Afirka

Gazali Abdou Tasawa
March 20, 2018

Shugabannin kasashen nahiyar Afirka na gudanar da taro a birnin Kigali na kasar Ruwanda don tattaunawa kan batun samar da kafa ta inganta fannin cinikayya a tsakanin kasashen, matakin da Najeriya ke dari-dari kansa.

https://p.dw.com/p/2ueuW