SiyasaNajeriya: Gwamnan Filato ya soki dokar hana kiwoTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaSalissou Boukari01/11/2018January 11, 2018A wani mataki na nuna sabani kan batun rikin manoma da makiyaya a Najeriya, gwamnan jihar Filato Simon Lalong ya soki matakin gwamnonin Benue da Taraba na kafa dokar hana kiwo ba tare da yin adalci ba.https://p.dw.com/p/2qiTzTalla