1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya da ECOWAS za su yaki bazuwar makamai

Uwais Abubakar Idris
January 16, 2018

A kokarin Najeriya na shawo kan matsalar yaduwar makamai a hannun jama'a da ke da alaka da kashe-kashen rayuka a kasar, gwamnati ta fara wani aiki da kungiyar ECOWAS don dakile shigar makamai cikin kasar.

https://p.dw.com/p/2qwCl