1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Baje kolin makamai da aka yi fasakaurinsu

September 21, 2017

Rundunar Kwastam a Najeriya ta yi baje kolin wasu muggan makamai da ta ce ta kama a daidai lokacin da ake kokarin yin fasakaurinsu zuwa cikin kasar ta tashar jiragen ruwa da ke Legas.

https://p.dw.com/p/2kUcz