SiyasaMe ke haifar da sabani tsakanin majalisun Najeriya?To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasa05/17/2017May 17, 2017Sanata Ali Wakilidaga Bauchi ya fadi dalilan da ke janyo takun saka tsakanin bangaren majalisar dokokin da na dattawa da kuma bangaren zartarwa da shugaban kasa ke jagoranci, duk da kasancewar su na jam'iyya guda. https://p.dw.com/p/2d6h0Talla