1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Mata a harkokin Mulkin Oman

Zainab MohammedNovember 8, 2007
https://p.dw.com/p/C57O

Mai martaba Sarkin Oman ya nada mata guda shida zuwa majalisar mashawartar kasar,bayan mata yan takara 21 sun fadi a zaben daya gudanaa kwanakin baya a wannan kasa.Da wannan sabbin nasdin,a yanzu haka mata na dana kujeru 14 , amajalisar Shura ta wannan kasa.Bugu da kari Sultan Qabus,ya kuma sake nadin 8 daga cikin tsoffin yan majalisar mata 9,masu barin gado.a zaben daya gudana a Oman a rana