SiyasaMajalisar Majeriya ta nemi a sauke Babachir LawalTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUwais (HON) Internet12/15/2016December 15, 2016Matakin da majalisar dattawan ta dauka na hukunta sakataren gwamnatin Najeriya tare da saukeshi daga mukaminsa bisa almubazzaranci da kudaden taimaka wa 'yan gudun hijirar rikicin Boko Haram ya sanya maida martani.https://p.dw.com/p/2UJouTalla