1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kungiyoyin farar hula sun soki gwamnatin Nijar

Mahaman Kanta/PAWMay 26, 2015

Wakilan kungiyoyin farar hula 38 suka fitar da sanarwar da ta zargi gwamnatin da mulkin danniya bayan da ta ki sako 'yanuwansu da ta kame, da ma nuna halin ko in kula wajen kyautata rayuwar talakawa.

https://p.dw.com/p/1FWnQ